Labarai

Labarai

Abba ya sanya hannu kan kasafin kuɗin N719bn na 2025

Gwamnan ya cw kasafin zai mayar da hankali wajen bunƙasa tattalin arziƙin jihar.

Gwamnatin Borno ta horar da mata 162 sana’o’in dogaro da kai

Uwargidan gwamnan ta jagoranci bikin yaye ɗaliban, inda aka ba su kayan da za su fara aiki.

Tinubu na cikin manyan masu aikata rashawa a 2024 — Rahoton OCCRP

Rahoton ya ayyana shugaba Tinubu a matsayi na uku a jerin mutanen da suka fi aikata rashawa a 2024.

Gwamnatin Kano ta raba wa waɗanda gobara ta shafa tallafin N12.7m

Gwamnan ya bayar da tallafin ne domin rage wa waɗanda lamarin ya shafa raɗaɗi.

An kashe abokin ango a taron ɗaurin aure

’Yan daba sun kashe wani ɗan shekara 25 a wurin taron ɗaurin auren babban abokinsa a Jihar Neja.