Labarai

Labarai

’Yan sanda sun kama waɗanda suka shirya rikicin ‘yan daba a Kano

Rikicin da ya janyo asarar rayuka da raunata wasu, kuma ya yi sanadin asarar kadarorin jama’a da dama a yankin.

Ɗan Gwamnan Jigawa ya rasu kwana guda bayan rasuwar mahaifiyarsa

Abdulwahab mai shekara 24 wanda yake shi kaɗai a cikin mutanen da haɗarin ya rutsa da su ya rasu

Haɗarin mota ya laƙume rayuka 6 da raunata wasu a Yobe

Haɗarin ya afku ne da misalin ƙarfe 8 na dare a daidai lokacin da ‘yan kasuwar ke kan hanyarsu ta zuwa gida Jajere

Soja ya kashe matuƙin Keke NAPEP a Jos

Sojan ya zaro wuƙarsa ya daɓa wa marigayin a ƙirji. Bayan an kai shi asibitin da ke barikin aka tabbatar da rasuwarsa.

An rufe Kasuwar Kwanar Gafan kan tara ’yan luwadi da maɗigo

An rufe kasuwar tumatir ta Kwanar Gafan da ke Kano kan zama matattarar ’yan luwaɗi da maɗigo da ƙaruwai da sauran masu laifi.