’Yan sanda sun kama waɗanda suka shirya rikicin ‘yan daba a Kano
Rikicin da ya janyo asarar rayuka da raunata wasu, kuma ya yi sanadin asarar kadarorin jama’a da dama a yankin.
Labarai
Rikicin da ya janyo asarar rayuka da raunata wasu, kuma ya yi sanadin asarar kadarorin jama’a da dama a yankin.
Abdulwahab mai shekara 24 wanda yake shi kaɗai a cikin mutanen da haɗarin ya rutsa da su ya rasu
Haɗarin ya afku ne da misalin ƙarfe 8 na dare a daidai lokacin da ‘yan kasuwar ke kan hanyarsu ta zuwa gida Jajere
Sojan ya zaro wuƙarsa ya daɓa wa marigayin a ƙirji. Bayan an kai shi asibitin da ke barikin aka tabbatar da rasuwarsa.
An rufe kasuwar tumatir ta Kwanar Gafan da ke Kano kan zama matattarar ’yan luwaɗi da maɗigo da ƙaruwai da sauran masu laifi.