Labarai

Labarai

Majalisar dokokin Filato ta amince da kasafin kuɗin 2025

Majalisar ta amince da kasafin ne bayan yin nazari da kuma gabatar mata da rahoto.

’Yan bindiga sun sace abincin Kirsimeti a Kaduna

’Yan bindiga sun ƙwace wa wani magidanci kayan abincin da lemon kwalba da ya saya domin bikin Kirsimeti a yankin Ƙaramar Hukumar Kachia a Jihar Kaduna

Kotu ta wanke mutum 888 daga zargin ta’addanci

Mutanen da kotu ba ta samu da kowane irin laifi ba ne kaɗai suka cancanci shirin sauya tunanin tubabbun ’yan ta’adda

Ta’addanci: Abokan Bello Turji sun ƙi amsa laifi a kotu

Mutanen da Gwamnati ta gurfanar a kotu kan aikata ta’addanci tare da Bello Turji sun musanta zargin da ake musu.

Fintiri ya ƙirƙiro sabbin masarautu 7 a Adamawa

Gwamnan ya ce gwamnatinsa ta ɗauki mataki ne domin kawo sauye-sauye a ɓangaren sarautar gargajiya a jihar.