Labarai

Labarai

Sojojin ruwa sun gina wa al’ummar Zariya asibiti kyauta

Rundunar Sojin Ruwa ta Najeriya ta ba wa al’ummar yankin Samaru da ke Karamar Hukumar Zariya gudummawar cibiyar kula da lafiya a matakin farko

Mahara sun kai wa Sarkin Nupen Lokoja hari a fadarsa

Etsu Nupe na Lokoja, Emannuel Akamisoko Dauda-Sekila, ya tsallake rijiya da baya

Gwamnati ta ba da hutun Kirsimeti da Sabuwar Shekara

Gwamnatin Tarayya ta ayyana Laraba da Alhamis na wannan makon a matsayin ranakun hutun Kirsimeti.

Jerin mace-mace a wurin turereniyar abincin tallafi a Najeriya

Aƙalla mutum 213 ne suka rasu wasu da dama suka jikkata a sakamakon turereniya a sassan Najeriya a shekaru 11 da suka ta gabata.

Ma’aikatun da Tinubu ya rushe sun samu N2.4tr a Kasafin 2025

Kowacce daga cikin rusassun ma’aikatun biyu an ware mata kuɗaɗen manyan ayyuka da albashi da kuma na ayyukan gudanarwa