Labarai

Labarai

Ma’aikatun da Tinubu ya rushe sun samu N2.4tr a Kasafin 2025

Kowacce daga cikin rusassun ma’aikatun biyu an ware mata kuɗaɗen manyan ayyuka da albashi da kuma na ayyukan gudanarwa

Kirsimeti: NSCDC ta Tura jami’ai 850 don tabbatar da tsaro a Gombe

Hukumar ta nemi haɗin kan jama’ar jihar don gudanar da bukukuwan cikin kwanciyar hankali.

Uwargidan Sanata Goje ta tallafa wa mata da matasa a Gombe

Jimillar kuɗin tallafin ya kai Naira miliyan 14, wanda aka bayar domin taimaka wa al’umma

Kirsimeti: FRSC ta aike jami’ai 1,539 zuwa Kano

Hukumar ta ce za ta aiki don tabbatar da kiyaye aukuwar haɗura a lokacin bukukuwan.

Kirsimeti: Zulum ya ɗauki nauyin jigilar fasinjoji 710 zuwa garuruwansu

Gwamnan ya bayar da umarnin ne domin sauƙaƙa wa waɗanda ba asalin ‘yan ba zuwa garuruwansu.