Labarai

Labarai

Kwastam ta kama tabar wiwi, man fetur da kuɗinsu ya kai N229m a Ogun

Kwastam din ta kama dilar kaya 21 da buhunan tufafin da aka yi amfani da su da tayoyin mota 166 da kuma kwalayen takalma 4,360 da aka shigo da su.

Lamiɗon Adamawa ya naɗa hakiman riƙo 32

Majalisar Sarakunan Jihar Adamawa ta sanar naɗin sababbin hakimai 32 a matsayin na riƙo.

An yanke wa matashi hukuncin rataya a Kano

Kotu ta kuma yanke masa hukuncin zaman kurkuku na shekara biyar kan laifin aikata kisa a wurin bikin ɗaurin aure a Kano

Turmutsutsu: ’Yan sanda sun kama wasu bayan mutuwar yara 35 a Ibadan

An dai ware wajen taron da zai ɗauki adadin yara mahalarta 500, amma sai aka gano cewa sama da yara 7,500 ne suka halarci taron.

Zargin N110.4bn: Kotu ta bada belin Yahaya Bello kan N500m

Dole ne waɗanda za su tsaya masa su kasance fitattun ’yan Najeriya da ke da kadarori a ɗaya daga cikin unguwannin Maitama da Jabi da Utako da  Apo da