Labarai

Labarai

Maniyyata aikin Hajji 2 daga Kano sun rasu a hatsarin mota

Marigayi Alƙasim ya bar mata biyu da ’ya’ya bakwai, yayin da mahaifiyarsa ta bar ’ya’ya biyar.

El-Rufai: Kotu ta ɗage sauraron buƙatar beli zuwa watan Yuni

Kotu ta ɗage zaman sauraron buƙatar belin tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, zuwa makon farko na watan Yuni, 2026

Kare haƙƙoƙin yara yana farawa tun haihuwa — UNICEF

Asusun Ƙananan Yara na Majalisar Ɗinkin Duniya (UNICEF) ya buƙaci ƙarin haɗin kai tsakanin masu ruwa da tsaki domin kare haƙƙoƙin yara, tana mai cewa

Juyin mulki: Gwamnati ta maka waɗanda ake zargi a kotu

Jami’an sojin da ake zargin sun haɗa da wani mai muƙamin Birgediya Janar mai ritaya da wani Kyaftin na sojin ruwa da wani Sufeton ɗan sanda da w

Yadda Mataimakin Shugaban Majalisar Nasarawa ya yi hatsari

Hatsarin ya faru ne da misalin ƙarfe 10 na safe, a lokacin da Mataimakin Shugaban Majalisar ke taka da tafiya a cikin motar.