Labarai

Labarai

Majalisa ta dakatar da Wike daga yin rusau a Abuja

Majalisar ta kafa kwamiti mai mambobi takwas domin bincikar yadda Wike ya rushe wa mutane kadarori.

Dan Majalisa ya rasu a Jihar Kogi

Marigayi Hon. Enema Paul wanda shi ne tsohon Mataimakin Shugaban Majalisar ya rasu ne a Abuja a taba ranar Asabar.

Sojoji sun tarwatsa sansanonin Lakurawan 22

Rundunar Sojin Najeriya ta ce dakarunta sun halaka mayaƙan Lakurawa da dama tare da lalata sansanoninsu 22 a Jihar Sakkwato

Uwa ta kashe jaririyarta da maganin ɓera a Kaduna

An garzaya da jaririyar zuwa Babban Asibitin Zonkwa inda ta rasu a washegari

Tirela ta murƙushe ɗalibai 2 har lahira a Kogi

Tirelar ɗauke da kaya wacce birkinta ya ƙwace ta murƙushe Keke NAPEP, inda nan take ta kashe biyu daga cikin fasinjojin.