Labarai

Labarai

Dawowar rikicin daba ta addabi Kanawa

Kanawa sun bayyana damuwa kan dawowar rikicin ’yan daba da kuma yadda matsalar ke yin ajalin rayuka da kuma asarar dukiyoyin jama’a a birnin Kan

Tsaro: Gwamnatin Yobe ta bai wa ’yan banga da mafarauta kyautar babura

Gwamnan Jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya bai wa ’yan banga da mafarauta kyautar babura don kyautata harkar tsaro a jihar.

’Yan sanda sun kashe mutum 1, sun kama masu laifi 6 a Kaduna

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kaduna, ta samu nasarar dakile ayyukan masu garkuwa da mutane tare da kashe mutum ɗaya daga cikinsu. 

Rikici da talauci ke haifar da tauye haƙƙin ɗan Adam a Yobe – NHRC

Hukumar Kare Haƙƙin Ɗan Adam ta Ƙasa (NHRC), ta ce rikice-rikice da matsalolin tattalin arziƙi suna ƙara haddasa take haƙƙoƙin ɗan Adam a Jihar Yobe.

Yahaya Bello zai yi bikin Kirsimeti da Sabuwar Shekara a gidan Yari

Kotu ta tura tsohon Gwamnan Jihar Kogi Yahaya Bello zuwa Gidan Yarin Kuje kan almundahanar Naira biliyan 110.4.