Labarai

Labarai

Dan Jam’iyyar LP a Majalisar Tarayya ya sauya sheka zuwa APC

A kasa da mako guda, ’yan majalisar wakilai biyar sun sauya sheka zuwa APC daga manyan jam’iyyun adawa

An yi garkuwa da hadimin Yahaya Bello

Wurin da abin aka yi garkuwa da shi kusa yake da wani shingen binciken sojoji a kusa da gidan tsohon gwamnan Jihar Kogi

Yadda dillalai ke zagon ƙasa ga shirin tallafin kayan noma

An kama shugaban kungiyar manoma kan zargin badaƙalar kayan nona da gwamnatin ta samar wa manoma a farashi mai rahusa a Jihar Jigawa

Zulum ya gabatar da N584.76bn a matsayin kasafin kuɗin 2025

Gwamnan Jihar Borno, Babagana Umara Zulum, ya gabatar da kasafin kuɗin shekarar 2025 na Naira biliyan 584.76. 

Lawan ya bai wa waɗanda gobara ta shafa tallafin 10m a Yobe

Sanata Ahmad Lawan, Tsohon Shugaban Majalisar Dattawa, ya bayar da gudunmuwar Naira miliyan 10 don taimaka wa waɗanda gobara ta shafa a kasuwar Bayan