Labarai

Labarai

An kashe yawancin hakimaina a rikicin Boko Haram —Shehun Borno

Basaraken ya bayyana hakan ne a yayin da Laftanar-Janar Olukoyede ya kai ziyarar aiki a fadarsa da ke Maiduguri tare da  tawagarsa.

Ya kamata a ɗauki matakin gaggawa kan cin zarafin mata a Najeriya —MDD

Yayin da Najeriya ta bi sahun kasashen duniya wajen bikin kwanaki 16 na fafutukar yaki da cin zarafin mata, Majalisar Dinkin Duniya a Najeriya, ta yi

’Yan sanda sun ceci matafiya 20 daga hannun ’yan ta’adda a Katsina

Matafiya 20 sun tsallake rijiya a hannun ’yan bindiga da suka kai wa motocin hayan da suke ciki hari a Jihar Katsina

Masu kuɗi ya kamata a ƙara wa haraji —Farfesa Ɗandago

Farfesa Kabiru Isa Ɗandago ya ce maimakon a ƙara wa talakawa haraji, kamata ya yi a soke karɓar Harajin VAT, a ɓullo da haraji a kan sayayyar da mas

Sojoji sun lalata maɓoyar ’yan bindiga, sun ƙwato makamai a Benuwe

Rundunar Sojin Operation Golden Peace, sun kai samame tare da samun nasarar lalata maɓoyar ’yan bindiga a Ƙaramar Hukumar Ukum, a Jihar Benuwe.