Labarai

Labarai

Atiku ya taya Mahama murnar lashe zaɓen Ghana

Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, ya aike da saƙon taya murna ga, John Dramani Mahama, kan nasarar lashe zaɓen ƙasar Ghana.

Bam ya tarwatsa manomi a Neja

Wani manomi mai suna Isyaku Gambo, ya rasa ransa bayan da wani bam ya tashi a kusa da garin Bassa, da ke Ƙaramar Hukumar Shiroro a Jihar Neja.

Tinubu ya yi sauyi a shugabannin Hukumar Raya Arewa maso Yamma

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi sauye-sauye a jerin shugabannin sabuwar Hukumar Raya Arewa maso Yamma da ya naɗa a bayan nan. A makon nan ne Shugaba T

Ministoci 2 sun halarci taron bai wa matasa 1000 tallafi a Kano

Ministoci biyu na Gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu, tare da tawagar APC, sun isa Jihar Kano, domin halartar taron bai wa matasa da mata 1,000 talla

Gobara ta ƙone shaguna 30 da dukiya a kasuwar Nasarawa

Wata gobara da ta tashi a daren ranar Alhamis ta ƙone aƙalla shaguna 30 a wata kasuwa ds ke Jihar Nasarawa, inda ta janyo asarar miliyoyin Naira.