Labarai

Labarai

Kashi 70 na ’yan Najeriya da aka bai wa cin hanci a shekarar 2023 sun ƙi karɓa — ICPC

Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta ICPC a Nijeriya, ta ce kashe 70 na wasu jama’ar ƙasar da aka bai wa cin hanci a shekarar 2023 da ta gabata sun

An kori hafsohin ’yan sanda 19 daga aiki

An kori hafsoshin ’yan sandan Nijeriya 19 daga aiki, an rage wa wani mataimakin Kwamishina da wasu 18 matsayi, bayan kama su da aikata laifi a bakin a

Jami’an tsaro sun mamaye Fadar Sarkin Kano

Jami’an tsaro sun hana Sarki Sanusi II fita daga Fadar Sarkin Kano, inda suka hana shi zuwa zuwa taron nada Hakimin Bichi

UNESCO ta sanya hawan Dabar Kano cikin kundinta na Al’adun Duniya

Hukumar al’adu ta Majalisar Ɗinkin Duniya (UNESCO) ta sanya bukukuwan hawan Sallar Idin da ake yi a Kano cikin manyan al’adun duniya masu

Cin hanci ya durkusar da Nijeriya —ICPC

Hukumar ta yi kira ga ’yan Najeriya da su kasance jajirtattu wajen fallasa ayyukan cin hanci da rashawa da kuma yaki da annobar.