Hatsarin mota ya lakume rayukan fasinjoji 12 a Yobe
Aƙalla fasinjoji 12 ne da suka haɗa da maza 10, mata biyu ne suka rasa rayukansu sakamakon wani hatsarin mota da ya auki a kan titin Baimari zuwa Gei
Labarai
Aƙalla fasinjoji 12 ne da suka haɗa da maza 10, mata biyu ne suka rasa rayukansu sakamakon wani hatsarin mota da ya auki a kan titin Baimari zuwa Gei
Karo na biyu ke nan cikin mako guda fasinjoji suke rasuwa bayan motocin haya suke ciki sun taka bom din da ‘yan ta’adda suka dasa a Jihar
Sarkin Musulmi, Muhammad Sa’ad Abubakar, ya bukaci gwamnati ta fallasa tare da hukunta masu daukar nauyin ayykan ta’addanci
Sanatocin Arewa sun nemi a janye sabbin kudurorin dokar harajin da Tinubu ya mika wa majalisar
Wata gobara da ta tashi a kasuwar Ita Amodu da ke kan titin Old Yidi a Jihar Kwara, ta lalata dukiyar miliyoyin kuɗi.