Labarai

Labarai

Hadejia ta cika shekaru 120 da yi wa Turawan mulkin mallaka turjiya

Za a shafe tsawon kwanaki biyu ana gudanar da taron.

Tsohon shugaban NFF, Ibrahim Galadima, ya rasu yana da shekaru 78

Marigayin ya rasu bayan fama da rashin lafiya.

Sarkin Bakan Gombi ya rasu yana da shekaru 100

Marigayin ya taka muhimmiyar rawa yaƙi da ta’addanci musamman a yankin Arewa maso Gabas.

’Yan ta’adda sun kashe mutum 3, sun jikkata 6 a ƙauyen Sakkwato

An tura wasu daga cikin majinyatan zuwa Asibitin Orthopedic da ke Wamako saboda tsananin raunin da suka samu a ƙashinsu

’Yan bindiga sun sare kan matashi a Filato 

’Yan bindiga sun fille kan wani matashi mai shekara 30 a Karamar Hukumar Bassa ta Jihar Filato.