Labarai

Labarai

’Yan bindiga sun rage kudin fansar kananan yaran da suka sace a Kaduna

’Yan bindigar da suka yi garkuwa da kananan yara hudu ’yan gida daya a Kaduna sun rage kudin fansar da suke nema daga Naira miliyan 300 zuwa miliyan 2

Mutum 4 sun rasu a hatsarin mota a hanyar Kaduna-Abuja

Mutum huɗu sun rasu nan take bayan aukuwar hatsarin.

Gwamnatin Kaduna ta fara biyan sabon mafi ƙarancin albashi

Sai dai gwamnan ya koka kan yadda albashi da biyan bashi ke laƙume kaso mafi tsoka na kuɗin jihar.

An ceto mutum 24 a hatsarin jirgin ruwa a Kogi

Gwamnatin ta kuma miƙa saƙon ta’aziyyarta ga iyalan waɗanda suka rasa rayukansu a hatsarin jirgin ruwan.

Gwamnatin Kano ta mayar wa Jami’ar Yusuf Maitama tsohon sunanta

Majalisar Zartaswar jihar ce, ta ɗauki wannan matakin bayan wani taro da  Gwamna Abba Kabir Yusuf ya jagoranta a ranar Juma’a.