Labarai

Labarai

’Yan daba sun kashe ɗan sanda da duka har lahira a Adamawa

Kwamishinan ‘yan sandan ya ce a gudanar da bincike tare da gurfanar da waɗanda ake zargin a gaban kotu.

An sace yara 4 ’yan gida ɗaya a Kaduna

An yi garkuwa da ƙananan yara huɗu ’yan gida ɗaya a yayin da mahaifiyarsu ke jinya a asibiti a yankin New Millennium City a Jihar Kaduna

Najeriya na asarar Dala biliyan 1.1 a duk shekara saboda zazzabin cizon sauro

Najeriya na yin asarar sama da dala biliyan 1.1 a duk shekara sakamakon zazzabin cizon sauro

Fintiri ya haramta rufe lambar motocin gwamnati a Adamawa

Gwamna Adamawa Ahmadu Fintiri ya haramta wa jami’an gwamnati rufe lambobin motocinsu yayin tuƙi a Jihar

Masu kai wa ’yan ta’adda bayanai da makamai ne babban matsala ne —Janar Musa

Rundunar tsaron Najeriya na shirin ɗaukar matakan daƙile ayyukan masu kai wa ’yan ta’adda bayanai da kuɗaɗe da makamai, a wani mataki na murƙush