Labarai

Labarai

Farashin man fetur zai sauko a Nijeriya —’Yan kasuwa

’Yan kasuwa sun bayyana ƙwarin gwiwar cewa farashin fetur zai ragu a Nijeriya sakamakon fara lodin tataccen mai daga Matatar Fatakwal

An sace mutum 6 a Filato

Ƙungiyar ta koka kan yadda ake yawan garkuwa da mutane a yankin.

Yau za a fara lodin fetur daga Matatar Fatakwal —NNPC

A safiyar Talata Matatar Man Fetur ta Fatakwal ta fara aiki inda ake sa ran fara sayar da man ga ’yan kasuwa

An rufe bakuna 3 kan rashin biyan haraji a Kaduna 

A safiyar Talata ce Hukumar ta rufe Rassan bankunan Unity da FCMB da Bankin Manoma (BOA) a garin Kaduna kan rashin biyan haraji

An fara gasar karatun Alkur’ani a Adamawa

An gudanar da taron ƙaddamar da gasar Al-Kur’ani ne a ranar 25 ga Nuwamba, 2024, a Massallaci na Daya Nasarawa Demsa