Labarai

Labarai

Mai jego ta kuɓuta bayan haihuwan tagwaye a hannun barayin daji

Wata mata a Jihar Neja ta tsere daga hannun wasu da suka yi garkuwa da ita bayan ta haifi tagwaye a hannunsu.

’Yan ta’adda ke lalata da ’yan mata da sa su ƙunar baƙin wake —NCTC

’Yan ta’adda suna amfani da ’yan mata a matsayin ’yan ƙunar bakin wake, bayin jima’i, a cewar Cibiyar Yaƙi da Ta’addanci ta Ƙasa

Abba Hikima ya maka Wike a kotu kan maken mabarata a Abuja

Fitaccen matashin lauya a Kano, Barista Abba Hikima, ya maka Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike a kotu, kan kamen mabarata da nakasassu da ma

Za mu kawo ƙarshen hukunce-hukuncen kotuna masu cin karo da juna — Ministan Shari’a

Gwamnatin Tarayya ta ƙudirin aniyar kawo ƙarshen yadda kotunan kasar ke yin hukunce-hukunce masu cin karo da juna, abin da tsawon wani lokaci ya addab

Majalisa ta buƙaci sojoji su kawo ƙarshen Lakurawa

Majalisar ta amince da ƙudirin kawo ƙarshen sabuwar ƙungiyar ‘yan ta’addan.