Labarai

Labarai

’Yan bindiga sun kashe ’yan banga sun sace mai unguwa a Kaduna

’Yan fashin daji sun kashe ’yan banga huɗu tare da yin awon gaba da wani mai Unguwa a yankin Ƙaramar Hukumar Birnin Gwari da ke Jihar Kaduna.

A wata 19 Tinubu ya ciyo bashin tiriliyan 50

Bashin da ake bin Nijeriya zai ƙaru zuwa tiriliyan N138 a yayin da Shugaba Tinubu ke shirin ciyo ƙarin bashin tiriliyan N1.8

Jami’an Sibil Difens sun kashe mayaƙan Boko Haram 50

Jami’an hukumar tsaro ta Sibil Difens (NSCDC) sun aika mayaƙan Boko Haram kimanin 50 lahira a yayin musayar wuta a Jihar Kaduna.

Sojoji sun kashe ’yan Boko Haram 30 a Borno

Mayaƙan Boko Haram 30 sun sheka lahira bayan da sojoji suka ragargaje su a yankin Kareto da ke Jihar Borno

Fitaccen ɗan kasuwar Kebbi, BLB ya rasu yana da shekara 54

Marigayin ya rasu bayan ya sha fama da rashin lafiya.