Lakurawa: Yadda sojoji ke aikin murkushe ’yan ta’adda
Ministan tsaro ya ce al’ummar yankunan da Lakurawa suka addaba a Jihar Kebbi shaida ne a kan yadda sojoji suka ragargaji mayakan suka fatattake
Labarai
Ministan tsaro ya ce al’ummar yankunan da Lakurawa suka addaba a Jihar Kebbi shaida ne a kan yadda sojoji suka ragargaji mayakan suka fatattake
Kotun ta ja hankalin Hisbah kan gudanar da bincike kafin gurfanar da mutum a kotu.
Maharan sun hana manoman yankin girbe amfanin gonarsu.
Gobarar da ta tashi a cikin dare ta laƙume dukiyar miliyoyin Naira a Kasuwar Laranto da ke Jos, Jihar Filato.
Wani direba ɗan shekara 60 ya rasu bayan ya faɗa a cikin rijiya a kan titin Haɗeja Road da ke Kano.