Labarai

Labarai

Ya kamata a kori shugaban INEC —Obasanjo

Tsohon shugaban Nijeriya, Olusegun Obasanjo, ya bukaci a kori Shugaban Hukumar Zabe ta Kasar (INEC) Farfesa Mahmood Yakubu da wasu manyan jami’a

Tinubu ya isa Brazil don halartar taron G20

Shugaba Bola Tinubu ya sauka a birnin Rio de Janeiro na ƙasar Brazil domin halartar taron kasashe 20 masu karfin tattalin arziki (G20), wanda za a gud

Yadda jiragen yaƙi suka halaka ’yan ta’adda a Zamfara

Jiragen Sojin Nijeriya sun halaka ɗimbin ’yan ta’adda da ke shirin kai hari a yankin Ƙaramar Hukumar Tsafe ta Jihar Zamfara.

An ceto jaririyar da ’yar aikin gida ta sace a Edo

Kwamishinan ‘yan sandan jihar, ya ce da zarar rundunar ta kammala bincike za ta gurfanar da waɗanda ake zargi a gaban kotu.

Sarkin Zazzau ya naɗa sabbin hakimai 7

Sarkin ya buƙaci sabbin hakiman da su kasance masu riƙon amana da gaskiya a tsakanin al’ummarsu.