Labarai

Labarai

Hajjin 2025: Maniyyata za su fara ajiye N8.4m a Kaduna

Hukumar ta ce ta ɓullo da hanyar ne domin sauƙaƙa wa manoma yadda za su biyan kuɗin aikin hajjin 2025.

Kotun Ƙoli ta yi watsi da buƙatar rushe Hukumar EFCC

Sauran hukumomin da ake neman a rushe sun haɗa da Hukumar ICPC da kuma Hukumar NFIU.

Za mu ranto Naira tiriliyan 9 domin cike giɓin Kasafin Kuɗin 2025 — Gwamnatin Tarayya

Ministan ya ce kasafin kuɗin ya ƙunshi manyan ayyuka da kuma na musamman da za a gudanar a faɗin ƙasar.

‘A haramta wa baki zuwa Borno karatun allo’

Masu ruwa da tsaki sun bakaci a wajabta wa iyayen da ke tura ’ya’yansu makaratun tsangaya su rika kaiwa da abincinsu

’Yan Kalare: ‘Da haɗin kan jama’a za mu magance rashin tsaro’

Al’ummar Gombe sun yi wa kwamishinan ’yan sanda takakkiya domin ganin an kawo ƙarshen ayyukan ’yan dan Kalare