Labarai

Labarai

Katsina ta kafa kotunan tafi da gidan ka don gaggauta hukunta ’yan ta’adda

Dokar na da nufin kawar da dukkan ayyukan assha da suka haɗa da fashi, ƙwacen waya, da rikice-rikice a cikin al’umma, waɗanda ke janyo asarar rayuka d

MTN ya dakatar da tsarin rancen katin waya da data

Tsarin Xtratime yana bai wa kwastomomi da ke kan tsarin prepaid damar aron katin kiran waya ko data, sannan su biya bayan sun sake sayen katin kiran w

An yi garkuwa da ɗalibai a hanyar zuwa jarrabawar JAMB

Kimanin mutane 18 ke cikin motar da ke kan hanyarsu ta zuwa Otukpo domin rubuta jarabawar JAMB da aka shirya gudanarwa a ranar Alhamis.

Kwastam ta ƙwace kayayyakin miliyan N98.3 a Adamawa da Taraba

Kwastam ta kama kayayyaki da suka haɗa da man fetur da dizal, gwanjon tufafi, ɗanyen fatar jakuna, da busashen naman jakuna, tare da magungunan da ba

An kashe mutum saboda Naira 200 a Ogun

“Taƙaddamar ta ɗauki ’yan mintoci ne kawai kafin Aboy ya farwa Ayomide  sannan ya daɓa masa wuƙa. Ya mutu kafin mutanen unguwa su kai shi asibit