Lakurawa: Sojoji sun ragargaji ’yan ta’adda
Jiragen sojin Nijeriya sun halaka mayaƙan Lakurawa da dama a yayin da suke shirin kai hari a tsakanin jihohin Kebbi da Zamfara
Labarai
Jiragen sojin Nijeriya sun halaka mayaƙan Lakurawa da dama a yayin da suke shirin kai hari a tsakanin jihohin Kebbi da Zamfara
Wuta ta ɗauke gaba ɗaya a babban layin lantarki na Lokoja zuwa Abuja a yayin da injiniyoyin Kamfanin TCN suke ƙoƙarin gyara bayan ɓata-gari sun lalata
’Yan bindiga da ake zargin Lukurawa ne sun kashe mutum 17 a wani hari da suka kai a garin Mera da ke Karamar Hukumar Augie a Jihar Kebbi
Sanata ya buƙaci Gwamnatin Tarayya ta ɗauki mataki a kan lokacin kafin a shiga halin matsi.
Gwamna Mai Mala Buni, ya yi jinjina ga kwalejin ilimin addinin Islama ta El-Kanemi da ke Maiduguri bisa jajircewarta wajen tallafa wa marayu daga Jiha