Labarai

Labarai

Yadda macizai ke halaka mutane da dama a Neja

Manoman Ƙaramar Hukumar Mokwa da ke Jihar Neja sun koka kan ƙaruwar kisan da maciji ke yi a gonakinsu a lokacin da suke girbe amfanin gona. Ɗan majali

Mutum 20 sun tsere daga Cibiyar Horar da Nakasassu ta Abuja

Wasu daga cikin waɗanda aka kama tare da tsare su a Cibiyar Horar da Nakasassu ta Birnin Tarayya Abuja da ke ƙauyen Kuchiko da ke bayan garin Bwari Ab

Tinubu ya miƙa ta’aziyyar rasuwar Babban Hafsan Sojin Ƙasa, Lagbaja

Babban Hafsan Rundunar Sojin Kasa ta Nijeriya, Laftanar- Janar Taoreed Lagbaja, wanda ya zama shugaban rundunar a ranar 19 ga watan Yuni, 2023 ya rasu

Fyaɗe ya yi sanadin mutuwar ‘yar shekara biyu a Bauchi

Rundunar ‘yan sandan Jihar Bauchi ta bayyana cewa, an yi wa wata yarinya ’yar shekara biyu fyaɗe har lahira a Ƙaramar Hukumar Ningi ta Jihar Bauchi. J

Jami’an NDLEA sun kashe ɗalibin sakandire a Filato

An gargaɗi matasan yankin da su kaucewa ɗaukar doka a hannu har zuwa lokacin da shari’a za ta yi aiki a kan lamarin.