’Yan Boko Haram na kwararowa Nijeriya daga Chadi
Chadi ta fice daga rundunar hadin gwiwar kasashe masu yaki da Boko Haram, inda take ragargazar mayakan kungiyar suna tserewa zuwa sassan Nijeriya da N
Labarai
Chadi ta fice daga rundunar hadin gwiwar kasashe masu yaki da Boko Haram, inda take ragargazar mayakan kungiyar suna tserewa zuwa sassan Nijeriya da N
Kotu ta kori karar da ake zargin kananan yara da cin amanar kasa a lokacin zanga-zangar tsadar rayuwa a Nijeriya.
Sarkin Musulmi, Muhammad Sa’ad Abubakar III, ya zargi malaman addini yaudarar mabiyansu domin samun abin duniya.
Jiragen yaƙin sojoji sun halaka ’yan ta’adda da ke shirin kai sabon hari kan masu aikin gyaran babban layin lantarkin Arewa da ya taso daga Shir
Hukumar EFCC za ta gurfanar da tsohon Gwamnan Jihar Delta, Ifeanyi Okowa, kan zargin ruf-da-ciki kan Naira tiriliyan ɗaya da biliyan 300.