Labarai

Labarai

Gwamnatin Borno ta fara biyan mafi ƙarancin albashin N70,000

An buƙaci ma’aikatan jihar su jajirce wajen gudanar da ayyukansu.

Ku daina tsine wa shugabanni, ku bar su da Allah — Sarkin Musulmi

Sarkin ya gargaɗi shugabanni da su ji tsoron haɗuwarsu da Allah.

Bom ya kashe masu saran ice 7 a Borno

Masu saran ice bakwai sun rasu, wasu da dama sun jikkata bayan sun taka nakiya a yankin Konduga da ke Jihar Borno.

Tinubu zai rantsar da sabbin ministoci a ranar Litinin

Tinubu zai rantsar da sabbin ministocin ne biyo bayan sallamar wasu ministocinsa da ya yi.

Sarkin Musulmi bai mutu ba — Fadar Sarkin Musulmi

Fadar ta yi Allah-wadai da jita-jitar da musanta labarin, inda ta ce Mai martaba, Sa’ad Abubakar yana cikin ƙoshin lafiya.