Labarai

Labarai

’Yan sanda sun daƙile shirin ta da bam a Ondo, sun kama mutum 6

Rundunar ta ce za ta gurfanar da waɗanda ake zargin a kotu da zarar ta kammala bincike a kansu.

Sabuwar kasuwar Kantoma za ta farfaɗo da tattalin arziƙin Billiri — Gwamnan Gombe

Mazauna yankin sun ce kasuwar za ta samar musu da ƙarin damammaki da kuɗaɗen shiga.

RMAFC ta inganta sauye-sauyen kuɗi da bunƙasa haraji a Najeriya — PNGI

PNGI ta yaba da goyon bayan da RMAFC ke bai wa ’yancin cin gashin kai na kuɗi ga ƙananan hukumomi.

Kwamiti ya miƙa rahoton ƙirƙirar ’yan sandan jihohi

Kwamitin ya miƙa rahoton ne bayan kammala bincikensa.

Mataimakin shugaban marasa rinjaye na majalisar wakilai ya fice daga PDP

Ya bayyana rikicin cikin gida a matsayin dalilin yanke wannan hukunci.