Labarai

Labarai

Bayan wata 10, ’yan bindiga sun sako Dokta Ganiyat

’Yan bindiga sun sako likitar nan da suka sace a Jihar Kaduna, Dokta Ganiyat Poopola, bayan ta shafe wata 10 a hannunsu

Ya kamata Najeriya ta daina biye wa Bankin Duniya da IMF — Jega

’Yan Najeriya sun zargin IMF da tilasta wa Shugaba Tinubu janye tallafin man fetur.

Tinubu ya naɗa muƙaddashin Babban Hafsan Sojin Ƙasa

Manjo Janar Olufemi Olatubosun Oluyede zai ci gaba da riƙe muƙamin zuwa dawowar Lagbaja.

Kotu ta ɗage shari’ar EFCC da Yahaya Bello zuwa baɗi

Wata Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a Abuja ta ɗage sauraron ƙarar zargin almundahanar da ake yi wa tsohon gwamnan Jihar Kogi, Yahaya Bello, zuwa

An masa ɗaurin rai da rai saboda lalata almajirai 2 a Sakkwato

Alƙalin kotun ya ce laifin ya saɓa da ɗabi’ar ɗan Adam.