Labarai

Labarai

Kaduna: Shugabannin ƙananan hukumomi da kansiloli sun karɓi takardar lashe zaɓe

Shugabar KAD-SIECOM, ta bayyana cewa an gudanar da zaɓen a faɗin jihar kamar yadda dokar zaɓe ta Kaduna ta 2024 ta tanadar.

Rashin wutar lantarki ya tilastawa kotu taƙaita zamanta na awa 3 a Kano

Kotun ta taƙaita zamanta zuwa awanni uku a rana saboda tsadar man dizal.

Shekara 70 ina sana’ar niƙa amma ban taɓa shiga wannan hali ba

Wani mai sana’ar niƙa tun zamanin zuwan Sarauniyar Ingila Najeriya ya ce bai taɓa shiga irin wannan halin wahalar rayuwa da ake fama da ita a ya

An ƙara mafi karancin albashi zuwa N80,000 a Enugu

An yi ƙarin mafi ƙarancin albashi zuwa N80,000 ga ma’aikatan gwamnatin Jihar Enugu.

Tinubu ya naɗa Ministan Kiwon Dabbobi bayan sallamar wasu 5

Tinubu ya naɗa minista a sabuwar ma’aikatar bunkasa kiwon dabbobi da matar Ojukwu a majalisar ministocinsa