‘Yan bindiga sun sa harajin N11m kafin girbi ga manoman Neja
’Yan bindigar sun kuma buƙaci babura da wayoyin salula da kayan abinci domin a sako mutanen da suka yi garkuwa da su.
Labarai
’Yan bindigar sun kuma buƙaci babura da wayoyin salula da kayan abinci domin a sako mutanen da suka yi garkuwa da su.
Maharan sun hallaka ’yan sanda huɗu tare da raunta wasu.
Iyalai da ’yan kasuwa a Arewa na kokawa bayan ɗaukewar wuta a babban layin da ke kawo lantarki Arewa na tsawon kwanaki
Gwamnonin sun tattauna manyan matsaloli da suka addabi jam’iyyar.
Shugaban ya ce kuɗin man fetur da na dizal sun ƙaru wanda hakan ke barazana ga ribar da suke samu.