Labarai

Labarai

Zaɓen ƙananan hukumomi yana nan ba fashi —Majalisar Kano

Majalisar Dokoki ta Jihar Kano ta ce babu gudu babu ja da baya a zaɓen ƙananan hukumomin jihar da ke tafe ranar Asabar.

Ambaliya: Masarautar Kaltungo ta bai wa Borno tallafin kayayyaki

Shehun Borno, ya yaba da tallafin kayayyakin a madadin masarautar.

Hatsarin mota ya yi ajalin mutum 19 a Filato 

Rahotanni sun bayyana cewar fasinjojin motar baki ɗaya sun rasu.

Gwamna Kano ya karɓi rahoton kwamitin mafi ƙarancin albashi

Gwamnan ya jaddada aniyarsa ta kyautata wa ma’aikatan jihar.

Babban layin lantarkin Arewa ya sake ɗaukewa

A halin yanzu yankuna a Arewacin Nijeriya suna cikin duhu, sakamakon lalacewar babban layin da ke kai lantarki zuwa yankin.