Labarai

Labarai

Diyyar N100bn: Matatar Ɗangote ta janye ƙarar da ta maka NNPCL

Matatar Ɗangote na shirin janye ƙarar da ta shigar na neman diyyar Naira biliyan 100 daga hukumar kula da kasuwancin man fetur (NMDPRA) da NNPC

Ɓarayin “One chance” sun kashe matashiya a Abuja

Sun kashe matashiyar bayan karɓar sama da Naira miliyan ɗaya a hannun uban gidanta.

Mun rasa mahaifiya da ’yan uwanmu cikin kwana 52 — Iyalan Sarkin Zazzau

Iyalan Sarkin Zazzau marigayi Alhaji Shehu Idris sun bayyana jimaminsu kan rasuwar iyalansu uku cikin ɗan gajeren lokaci

Ododo ya rantsar da sabbin shugabannin ƙananan hukumomi a Kogi

Gwamnan ya buƙaci sabbin shugabannin su mayar da hankali wajen yi wa al’umma hidima.

Yi wa ilimi hidima yana faranta min rai — Kwankwaso

Tsohon gwamnan na Kano, ya ce zai ci gaba da yi wa ɓangarem ilimi hidima.