Labarai

Labarai

Fulani sun zargi sojoji da cin zali da karɓar na-goro a Kaduna

Makiyayan, sun roƙi hukumomin gwamnati da su binciki lamarin tare da ɗaukar mataki kan waɗanda ake zargin.

An dakatar da Kwamishina a Jigawa kan zargin kwartanci

Gwamnan Jigawa ya dakatar da kwamishinansa da Hisbah ta kama kan lalata da matar aure a Kano

Tinubu yana zagayawa da daddare, ya san mutane suna shan wahala – Kalu

A wasu lokuta shugaban ya kan kewaya cikin garin Abuja da daddare domin sanin halin da ake ciki.

Zaɓen Ƙananan Hukumomi: An samu jinkirin raba kayan zaɓe a Kaduna 

Lamarin ya sanya masu kaɗa ƙuri’a zaman jiran zuwan kayan zaɓen saɓanin lokacin da aka tsara.

‘Kiret din ƙwai zai iya kai wa Naira Dubu 10’

Nijeriya na fuskantar matsanancin hauhawar farashin kayayyaki da ba a taɓa ganin irinsa ba tsawon shekaru.