Nan da shekarar 2030 za a daina asarar rayuka sanadiyyar haɗurra a titi — FRSC
Muna fatan nan da shekarar 2030, ko an yi hatsarin mota, ba za a samu asarar rai ba.
Labarai
Muna fatan nan da shekarar 2030, ko an yi hatsarin mota, ba za a samu asarar rai ba.
Taswirar ta nuna muhimman yankunan da ke fama da ambaliyar ruwa a faɗin Nijeriya, musamman a kusa da tashoshin da ke gaɓar kogin Benuwe da Neja.
Hukumar binciken hatsari ta ƙasa (NSIB) ta soma bincike kan fashewar tankar man da ya yi ajalin sama da mutum 150 a Jihar Jigawa.
Kungiyoyin sun ce za su jira taron jam’iyyar na ƙasa don ganin matakin za a ɗauka.
Ana fargabar yawan mamata bayan hatsarin tankar mai a Jigawa zai ƙaru zuwa 150. Daga cikin mamatan akwai ’ya’ya huɗu na mutum ɗaya da almajirai biyar