Labarai

Labarai

Kotu ta yanke wa matashi hukuncin rataya a Gombe

Kotu ta yanke wa wani matashi hukuncin kisa ta hanyar rataya, kan laifin yi wa wata mata yankan rago a Gombe

Sauraron karar da Nafiu Bala ya shigar rashin ladabi ne —Kotu

Alkalin ya ce karar da ke gaban kotun koli na iya kawo karshen batun gaba daya, don haka ya zama dole a dakatar da ci gaba da shari’ar a kotun tarayya

Tsaro zai inganta a Najeriya bayan zaben 2027 — Akpabio

Sanata Akpabio ya danganta tabarbarewar sha’anin tsaron kasar a halin yanzu da kusantowar zaben 2027.

Jam’iyiyar ADC ta kori Nafiu Bala da magoya bayansa

Shugabancin David Mark na Jam’iyyar ADC ya sanar da korar Nafiu Bala da magoya bayansa kan zargin yi mata zagon kasa

Dikko Radda ya jagoranci taro kan matsalar ’yan daba a Katsina

aron ya haɗa jami’an tsaro, shugabannin al’umma da sauran masu ruwa da tsaki, inda aka mayar da hankali kan yawaitar rikice-rikicen ’yan daba da faɗac