Labarai

Labarai

Majalisar Wakilai za ta binciki dambaruwar Super Eagles a Libya

Tawagar ‘yan wasan sun sauka a filin jirgin sama na Malam Aminu Kano a ranar Litinin.

Tsadar abinci ta karu zuwa 37.8% a Najeriya

Ta alakanta tsadar kayayyakin da tashin farashin hatsi da doya da rogo da da koko da kayan shayi da sauran kayan abinci

Gwamnatin Libya ce ta hana Super Eagles sauka a Benghazi —Matukin Jirgi

Matukin jirgin da ya kai tawagar Super Eagles kasar Libya, ya ce manyan hukumomin kasar Libya ne suka bayar da umarnin karkatar da jirgin zuwa Al-Abr

An daure su shekara shida kan shiga gidan ’yarsu

Kotu ta yanke hukuncin ɗaurin shida ga wani magidanci da matarsa da ’ya’yansu biyar kan shiga gidan surukinsu.

Malaman Kano sun ba wa mutanen Bormo tallafin kayan miliyan N410

Malaman Musulunci a Jihar Kano sun bayar da gudummawar kaya na Naira miliyan 410 ga mutanen da ambaliya ta shafa a Jihar Borno