Labarai

Labarai

NNPP ta dakatar da Sakataren Gwamnati da Kwamishina a Kano

Shugaban jam’iyyar ya ce sun ɗauki matakin ne saboda rashin bin umarni da sakataren gwamnatin da Kwamishinan suka yi.

An kori Kwankwaso, an ƙone jar hula a Neja

Yanzu ana ci gaba da sa ido kan abin da zai faru bayan rikici na ci gaba da tsamari a jam’iyyar.

Super Eagles sun baro Libya bayan shafe sa’o’i 14 a tsare

‘Yan wasan sun shafe sa’o’i 14 a filin jirgin saman kafin samun iznin tashi zuwa Najeriya.

Sarkin Rano ya je ta’aziyyar Ɗan Isan Zazzau

Masarautar ta bayyana kaduwarta kan rasuwar basaraken.

An kama matashi kan satar Al-Kur’anai a masallaci a Zariya

Ya kuma shaida musu cewa ya sayar da Alkur’anai akalla 57 ga wani mutum, wanda a halin yanzu ake nema.