Labarai

Labarai

Yara masa cutar tamowa sun ƙaru da 51% a Najeriya —Likitoci

Shugaban Ƙungiyar MSF, Dokta Christos Christou, ya ce ƙananan yara 52,725 masu fama da cutar tamowa ne ƙungiyar ta kwantar a Najeriya a cikin watanni

An tsinci gawar ƙaramin yaro a ƙarƙashin gada

An tsinci gawar wani yaro ɗan kimanin shekaru uku da haihuwa a ƙarƙashin Gadar Oyun da hanyar zuwa Asibitin Koyarwa na Jami’ar Ilori a Jihar Kwa

Zaɓen Ƙananan Hukumomi: Ba ni da shirin yi wa APC zagon ƙasa — Baloni

Ya ce bai taɓa zuwa wajen wani ɗan siyasa da nufin taimaka masa domin samun kujerar takara.

Hatsarin mota ya yi ajalin mata 2 a kan hanyar Kaltungo-Cham

Hukumar ta ce tuni aka garzaya da waɗanda suka jikkata zuwa asibiti domin yi musu magani.

An kama ta kan rataye ɗan shekara biyu a Katsina

Hukuma ta damƙe wata mata da ake zargi da rataye ɗan riƙonta mai shekara biyu a duniya