Labarai

Labarai

Yadda magidanci ya daɓa wa amaryarsa wuƙa ya babbake gawarta

Mijin ya daɓa wa matar wuƙa kuma ya kulle ta a ɗaki, sannan ya banka mata wuta, inda ya raunata kansa.

Ɓarawo mai asirin barci ya shiga hannu a Katsina

Bayan zuwa gidan ne Musa Rabi’u wanda ake zargin yana da asirin barci ya shiga ya lalube duk ɗakunan gidan inda ya ɗauko wata jakar kuɗi da ke ɗ

Gobara: Abba ya ba ’yan kasuwar Kantin Kwari gudunmawar N100m

Abba ya kuma bayyana cewar manufar ba da wannan gudunmawar ita ce rage wa ‘yan kasuwar raɗaɗin iftila’in da ya ritsa da su.

Ma’aikatan Gombe za su fara karɓar sabon albashi mafi ƙanƙanta a Oktoba

Mataimakin Gwamnan ya kuma buƙaci ma’aikata da kada su yi jinkiri wajen miƙa masa rahoto kai tsaye muddin ba su ga wani ƙari daidai da sabon tsarin a

Tinubu ba zai sauya tsare-tsaren gwamnatinsa ba —APC

APC ta buƙaci PDP ta haɗa hannu da Gwamnatin Tinubu domin inganta rayuwar al’ummar Najeriya.