Labarai

Labarai

Adadin waɗanda suka mutu a haɗarin kwale-kwalen Neja ya ƙaru zuwa 24

Kwale-kwalen da ya taso daga garin Mundi ya kife daga nesa kaɗan zuwa daga inda aka ɗauko fasinjojin masu Mauludi.

Kotu ta sanya ranar yanke hukunci kan shari’ar gyara Fadar Nassarawa 

An buƙaci a bar fadar a yadda take domin adana tarihi da al’adu.

Kotu ta yi sammacin Yahaya Bello

EFCC ta bankaɗo wani sabon zamba da ake zargin tsohon gwamnan da ya kai har N110,446,470,089.00.

’Yan bindiga sun kashe ’yan sanda biyu a Anambra

’Yan bindiga sun harbe ’yan sanda biyu har lahira a yankin Nnewi

Najeriya na shirin kwashe ’yan ƙasarta daga Lebanon

Aƙalla ’yan Najeriya 5,000 ke zaune a ƙasar Lebanon inda ake zargin yiwuwar ɓarkewar yaƙi.