Labarai

Labarai

Iran da Isra’ila: Saudiyya ta gana da shugaban Iran

Iran ta gargaɗi ƙasashen Larabawa cewa duk wadda ta haɗa baki da Isra’ila za ta yaba wa aya zaƙi

Najeriya ta soke harajin VAT a kan iskar gas da man dizel

Wannan na daga cikin ƙoƙarin gwamnatin Najeriya na rage dogaro da man fetur a ƙasar

Kotu ta tsare magidanci kan yi wa ’yar cikinsa fyaɗe

Kotun ta ɗage sauraron shari’ar har zuwa ranar 6 ga watan Nuwamban 2024.

Bello Turji Ya Nemi Sulhu Da Gwamnati 

Shahararren ɗan ta’adda Bello Turji na afuwa da sulhu da gwamnati, kwanaki kadan bayan sojoji sun kashe uban gidansa Halilu Sabubu.

Kotu ta daure matashi kan satar abinci

Bayan ya sace abincin gidan ya Banks wa gidan wuta