Labarai

Labarai

Harin Jirgin yaki: Sojoji na bincike kan kisan fararen hula a sansanin ’yan ta’addan Kaduna

Rundunar Sojin Saman Najeriya ta fara bincike kan harin da jiragenta suka kai kan maboyar ’yan ta’adda a Jihar Kaduna

Hadin Kan Kasa: Malaman Musulunci 300 sun hallara a Kwara

Sun yi taron ne domin tattaunawa kan ayyukansu da naunyin da ya rataya a wuyansu na samar da hadin kan kasa

An yi wa fursunoni 23 afuwa albarkacin cikar Jihar Gombe shekara 28

Gwamnan Gombe, Muhammad Inuwa Yahaya, ya yi afuwa ga fursunoni 23 albarkacin cikar jihar shekaru 28 da samuwa.

Ranar ’Yanci: Jihar Borno ta takaita bikin zuwa addu’o’i

Sakamakon mummunan ambaliyar ruwa a birnin Maiduguri da kewaye

Manyan makarantu sun fara yajin aikin gargaɗi a Yobe

Ƙungiyar ta ce sai gwamnatin jihar ta saurari buƙatunsu sannan za a daidaita kan yajin aikin.