Matakan Tinubu na gyara kura-kuran gwamnatocin baya — Minista
A matsalolin da suka hana ƙasar ci gaba akwai hana ƙananan hukumomi ’yanci.
Labarai
A matsalolin da suka hana ƙasar ci gaba akwai hana ƙananan hukumomi ’yanci.
Matakin na da alaƙa da halin da Najeriya ke ciki, abin da ya sa Tinubu ya ba da umarnin ke nan.
Lauyan masu kariya, ya ce hukuncin bai zo da mamaki ba la’akari da irin ƙwararan hujjojin da aka gabatar a yayin shari’ar.
Sojojin sun ƙwato makamai da suka haɗa da bindiga ƙirar AK47 guda 339.
Sanatan Arewacin Kaduna ya raba awaki 300 a matsayin tallafin dogaro da kai ga matan yankin