Labarai

Labarai

Kotu ta kori bukatar APC na hana zaben kananan hukumomin Kano

Babbar Kotun Tarayya ta yi watsi da bukatar Jam’iyyar APC na hana gudanar da zaben kanann hukumomin Jihar Kano.

Gwamnatin Kano ta karbo bashin N177.4bn daga Faransa domin aikin ruwan sha

Za a gina sabuwar ma’ajiyar ruwa mai daukar lita miliyan 250 a kowace rana a Tamburawa

Ambaliya ta yi ajalin mutane da bacewar wasu a Ibadan

Ruwan sama kamar da bakin ƙwarya na awa biyar ya yi ajalin mutane da dukiyoyi masu tarin yawa a Ibadan

Hajjin 2025: Kafin alƙalamin N8.5m maniyyata za su biya a Legas

Za su biya ne kafin Hukumar Aikin Hajji ta Ƙasa (NAHCON) ta sanar da kuɗin kujerar Hajji

Mahaifiyar tsohon shugaban EFCC Abdulrasheed Bawa ta rasu

Allah Ya yi wa mahaifiyar shugaban Hukumar yaki da almundahana (EFCC) Abdulrasheed Bawa rasuwa.