Labarai

Labarai

Jama’a sun yi zanga-zanga kan watsi da gyaran titi a Kano

Mazauna yankin sun ce suna da haƙƙi a gyara musu hanyar ba alfarma za a musu ba.

’Yan sanda sun bazama farautar makasan basarake a Imo

An kashe basaraken ne a ƙauyen Ochia, inda aka kuma ƙone gawarsa, lamarin da ya ƙara tayar da hankali a yankin.

Gwamnatin Gombe ta kafa hukuma don inganta wutar lantarki a jihar

Gwamnatin ta ce wannan na daga cikin matakan da ta ke ɗauka domin inganta wuta a jihar.

Gwamnati ta rage harajin shigo da abinci da magunguna da motoci

Gwamnatin ta kuma soke biyan harajin shigo da wasu kayayyaki daga ƙasashen waje

Dan Majalisar Wakilai na Kano, Mohammed Hassan, ya rasu

Kafin rasuwarsa, an gan shi a taro da aka gudanar a gidan Kwankwaso da ke Abuja