Labarai

Labarai

Sojoji sun kashe ’yan ta’adda 8, sun ceto mutum 16

Dakarun sun jaddada aniyarsu na ci gaba da yaƙi da ‘yan ta’adda a faɗin Najeriya.

APC ta lashe duk kujerun kananan hukumomi a zaben Sakkwato

APC ta lashe duk kujerun ciyamoni da kansiloli a zaben kananan hukumomin Jihar Sakkwato.

Sojoji sun kama ’Yan Yahoo 150 a kusa da bariki a Delta

A kusa da barikin sojoji aka bude makarantar koyon damfara ta intanet, inda sojoji suka kama matasa 150 a rana guda.

Albashin N70,000: Ma’aikata da gwamnati sun sa hannu kan yarjejeyar karin albashi

Za a mika kwafin yarjejeniyar ga gwamnati domin daukar mataki na gaba

Bidiyon Tsiraici: Daurawa ya goge bidiyon kamen Hafsat Baby

Wasu majiyoyi a Hukumar Hisbah ta Jihar Kano sun tabbatar wa Aminiya cewa Hafsan Baby tana tsare a hannun hukumar.