Labarai

Labarai

Kashim Shettima zai jagoranci tawagar Nijeriya a taron MDD

Tinubu ba zai halarci taron ba saboda yana son mayar da hankali kan al’amuran cikin gida.

NECO ta fitar da sakamakon jarrabawar 2024

Jihohin Abiya da Imo da Ebonyi ne kan gaba a samun sakamako mai kyau.

Kano: Abba ya rusa ciyamomin riko

An rusa su mako guda bayan da majalisar dokokin jihar Kano ta kara wa’adin shugabanninsu da watanni biyu

An haramta wa ma’aikatan Asibitin Tarayya yin ‘kirifto’ a wurin aiki

Hukumar Asibitin Tarayya da ke Gombe (FTH) ta haramta wa ma’aikatanta yin harkar ‘kirifto’ ko ‘mining’ a lokacin da suke bakin aiki.

Jerin tallafin ambaliya da ya shiga hannun Gwamnatin Borno

Waɗanna su ne mutane da ƙungiyoyi da gwamnatoci da kuɗaɗe da kayan tallafin ambaliya da suka bayar ya shigo hannun Hukumar Agaji da Samar da Tallafin