Labarai

Labarai

Ambaliyar Maiduguri: Matar Tinubu ta ba da kyautar N500m

Oluremi Tinubu ta ce ambaliyar “al’amari ne daga Allah,” ta ƙara da cewa “Allah ne Kaɗai Zai iya mayar musu da asarar da suka yi.”

Yadda ’yan uwanmu 18 suka mutu a hatsarin ’yan Maulidi

Malam Saidu ya bayyana cewa tun bayan hatsarin, kullum sai an binne ƙarin waɗanda suka mutu

Cikin kwana 10 za a rufe sansanonin ’yan gudun hijirar Maiduguri

Ya kuma yi gargadin cewa ci gaba da gudanar sansanonin zai kawo koma-baya ga nasarar da aka samu na rufe matsugunan ’yan gudun hijira da rikicin Boko

Bafarawa ya ba da gudunmawar N1bn don cike giɓin da aka samu a mulkinsa

Bafarawa ya nemi gafarar jama’a kan duk wani laifi da ya aikata a lokacin da yake Gwamnan Sakkwato

Dattijon ƙasa Muhammad Jibo ya rasu

Marigayin ya rasu bayan ya sha fama da rashin lafiya.